111. The Palm Fibre

1
تَبَّتْ يَدَا أَبِي لَهَبٍ وَتَبَّ
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
2
مَا أَغْنَىٰ عَنْهُ مَالُهُ وَمَا كَسَبَ
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
3
سَيَصْلَىٰ نَارًا ذَاتَ لَهَبٍ
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
4
وَامْرَأَتُهُ حَمَّالَةَ الْحَطَبِ
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).
5
فِي جِيدِهَا حَبْلٌ مِّن مَّسَدٍ
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
CopyRight © 2024 Koran.link All Rights Reserved