106.may Allah have mercy on him

1
لِإِيلَافِ قُرَيْشٍ
Sabõda sãbon ¡uraishawa.
2
إِيلَافِهِمْ رِحْلَةَ الشِّتَاءِ وَالصَّيْفِ
Sãbonsu na tafiyar hunturu da ta bazara.
3
فَلْيَعْبُدُوا رَبَّ هَٰذَا الْبَيْتِ
Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
4
الَّذِي أَطْعَمَهُم مِّن جُوعٍ وَآمَنَهُم مِّنْ خَوْفٍ
wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.
CopyRight © 2024 Koran.link All Rights Reserved